fidelitybank

Mafi ƙarancin albashi ma’aikata na ƙasa da Naira 10 ya ɗauki hankalin al’umma

Date:

Batun albashin ma’aikatan a jihar Borno ya ja hankali a kafofin sada zumunta a Najeriya inda aka riƙa yaɗa sakon banki da ke nuna kuɗi ƙasa da naira 10,000 wasu har 4,000 da wasu ma’aikatan jihar ke karɓa a matsayin albashi.

Wani mutum da BBC ta zanta da shi ya ce ya kwashe sama da shekara 10 ya na aiki a matsayin ma’aikacin gwamnatin jihar ta Borno amma har yanzu albashinsa bai wuce naira 15,000.

Ya ce hakan na faruwa ne duk kuwa da cewa karatunsa ya kai matakin digiri na biyu, duk da dai a farko an ɗauke shi aiki ne da takardar shaidar kammala sakandare.

Ya bayyana wa BBC cewa “mutane na cikin hali na ha’ula’i, ma’aikata na kwashe kwana 30 suna jiran albashi amma a ƙarshe sai a ba su 15,000 ko 8,000 ko 7,000”.

Sai dai ya ce hakan ya samo asali ne tun gwamnatocin da suka gabata.

A ɓangare ɗaya, gwamnatin jihar Borno ta ce ma’aikatan da ba su ƙware ba ne ke samun ƙaramin albashi.

Kwamishinan ilimi na jihar, Injiniya Lawan Abba Wakilbe ya ce “duk wani ƙwararren malami muna biyan shi albashi da kyau, waɗanda ake biya irin wancan albashi ba ƙwararru ba ne, kamata ya yi a ce mun sallame su”.

Ya ce “masu NCE satifiket muna biyan su naira 52,000, BEd kuma daga 60,000 zuwa sama, waɗanda kuma suka yi nisa muna biyan su 100,000 har ma sama da haka”.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp