fidelitybank

Madrid ta gano ‘yan wasa uku da za su maye gurbin Benzema

Date:

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa, kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta gano wasu ‘yan wasa uku da zasu maye gurbin tsohon dan wasan gaba, Karim Benzema a tsakiyar kasuwar saye da sayar da ‘yan wasa na watan Janairu.

Benzema har yanzu yana kan kololuwar ikonsa duk da yana da shekaru 35 a duniya.

Dan wasan na Faransa ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa ta Ballon d’Or a kakar wasan da ta wuce saboda bajintar da ya yi a Real Madrid.

Benzema ya zura kwallaye 44 sannan ya taimaka aka zura kwallaye 15 a wasanni 46 da ya buga a Los Blancos a kakar wasan da ta wuce don taimakawa Los Blancos lashe gasar La Liga ta Spain da kuma gasar zakarun Turai.

Yayin da Benzema ke ci gaba da kasancewa daya daga cikin ‘yan wasan gaba da ake fargabar a nahiyar Turai, rahotanni sun ce Real Madrid ta sanya hannu kan ‘yan wasa uku da za su maye gurbinsa a nan gaba.

A cewar Fichajes, ‘yan wasan ukun sune matashin dan kasar Brazil Endrick, na Manchester City Erling Haaland da kuma Rafael Leao na AC Milan.

Tuni dai Real Madrid ta kammala siyan Endrick wanda zai koma kungiyar daga Palmeiras a shekarar 2024.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp