fidelitybank

Madrid ta fitar da ƴan wasan da za su tunkari Frankfurt

Date:

Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya bayyana ‘yan wasa masu karfi da suka hada da Karim Benzema da Luka Modric da za su kara da Eintracht Frankfurt a wasan karshe na cin kofin UEFA Super Cup na ranar Laraba.

Ancelotti ya fitar da ‘yan wasan ne a wani sakon da ya wallafa ta shafin intanet na Real Madrid ranar Talata.

Kungiyar Ancelotti ta lashe gasar zakarun Turai a kakar wasan da ta wuce, yayin da Frankfurt ta lashe kofin Europa.

Za a yi wasan karshe na cin Kofin UEFA Super Cup tsakanin Real Madrid da Frankfurt a filin wasa na Olympics na Helsinki kuma za a take wasa da karfe 8 na dare.

Ga ‘yan wasan Real Madrid da Frankfurt:

Masu tsaron gida: Courtois, Lunin, Luis López.
Masu tsaron baya: Carvajal, Militão, Alaba, Vallejo, Nacho, Odriozola, Rüdiger, F. Mendy.

‘Yan wasan tsakiya: Kroos, Modrić, Casemiro, Valverde, Lucas V., Tchouameni, D. Ceballos, Camavinga.
Masu wasan gaba: Hazard, Benzema, Asensio, Vini Jr., Rodrygo, Mariano.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp