fidelitybank

Madrid ta fitar da ƴan wasan da za su tunkari Frankfurt

Date:

Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya bayyana ‘yan wasa masu karfi da suka hada da Karim Benzema da Luka Modric da za su kara da Eintracht Frankfurt a wasan karshe na cin kofin UEFA Super Cup na ranar Laraba.

Ancelotti ya fitar da ‘yan wasan ne a wani sakon da ya wallafa ta shafin intanet na Real Madrid ranar Talata.

Kungiyar Ancelotti ta lashe gasar zakarun Turai a kakar wasan da ta wuce, yayin da Frankfurt ta lashe kofin Europa.

Za a yi wasan karshe na cin Kofin UEFA Super Cup tsakanin Real Madrid da Frankfurt a filin wasa na Olympics na Helsinki kuma za a take wasa da karfe 8 na dare.

Ga ‘yan wasan Real Madrid da Frankfurt:

Masu tsaron gida: Courtois, Lunin, Luis López.
Masu tsaron baya: Carvajal, Militão, Alaba, Vallejo, Nacho, Odriozola, Rüdiger, F. Mendy.

‘Yan wasan tsakiya: Kroos, Modrić, Casemiro, Valverde, Lucas V., Tchouameni, D. Ceballos, Camavinga.
Masu wasan gaba: Hazard, Benzema, Asensio, Vini Jr., Rodrygo, Mariano.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...
X whatsapp