fidelitybank

Madrid ta fitar da ƴan wasan da za su tunkari Frankfurt

Date:

Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya bayyana ‘yan wasa masu karfi da suka hada da Karim Benzema da Luka Modric da za su kara da Eintracht Frankfurt a wasan karshe na cin kofin UEFA Super Cup na ranar Laraba.

Ancelotti ya fitar da ‘yan wasan ne a wani sakon da ya wallafa ta shafin intanet na Real Madrid ranar Talata.

Kungiyar Ancelotti ta lashe gasar zakarun Turai a kakar wasan da ta wuce, yayin da Frankfurt ta lashe kofin Europa.

Za a yi wasan karshe na cin Kofin UEFA Super Cup tsakanin Real Madrid da Frankfurt a filin wasa na Olympics na Helsinki kuma za a take wasa da karfe 8 na dare.

Ga ‘yan wasan Real Madrid da Frankfurt:

Masu tsaron gida: Courtois, Lunin, Luis López.
Masu tsaron baya: Carvajal, Militão, Alaba, Vallejo, Nacho, Odriozola, Rüdiger, F. Mendy.

‘Yan wasan tsakiya: Kroos, Modrić, Casemiro, Valverde, Lucas V., Tchouameni, D. Ceballos, Camavinga.
Masu wasan gaba: Hazard, Benzema, Asensio, Vini Jr., Rodrygo, Mariano.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...
X whatsapp