fidelitybank

Macijiya ta hadiye wata mata a Indonesiya

Date:

Rahotonni daga kasar Indonesiya na cewa wata mesa ta kashe tare da hadiye wata mata a lardin Jambi na kasar.

lamarin ya faru ne ranar Lahadi da safe lokacin da matar mai suna Jahrah, mai shekara 50, ta tafi wajen sana’arta ta diban ruwan karo a wani daji da ke bayan gari.

Bayan da iyalanta suka fahimci ba ta dawo ba, sai suka fara nemanta, inda bayan kwana guda wasu mazauna kauyensu suka ga wata mesa mai katon ciki a bayan kwance a bayan kauyen.

Inda nan take suka kashe ta, tare da farka cikinta suka kuma sami gawar matar a cikin mesar.

Shugaban ‘yan sandan lardin ya shaida wa kafafen yada labaran kasar cewa ”an samu gawar matar wadda ta fara kumbura a cikin mesar”.

Wannan dai ba shi ne karo na farko da mesa ke kashewa tare da hadiye mutane a Indonesiya ba.

A shekarar 2017 da 2018 ma dai an samu irin wadannan rahotonni.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An yi wa Dan shekara 7 yankan Rago a Kano

Wasu ɓata gari da ba a san ko su...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp