fidelitybank

Mace ta haifi jarirai huɗu lokaci guda a Zamfara

Date:

Wata mata a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ta haifi jarirai hudu rigis a lokaci daya, wadanda dukkanninsu mata ne, a babban asibitin Shinkafi.

A bayanin da daya daga cikin ma’ikatan asibitin da suka karbi haihuwar, ungozoma Hajiya Kulu ta yi wa BBC ta ce, tun da farko hoton cikin da aka dauka ya nuna cewa matar na dauke da jarirai uku ne.

Amma kuma bayn da ta haifi ukun sai aka ga cewa akwai alamun karin na hudu, wanda shi ma ta haife shi.

Jami’ar ta ce dukkanin jariran da mahaifiyar tasu suna nan cikin koshin lafiya, amma kuma ta ce akwai matsalar da ake fuskanta, saboda ya kamata a sa su cikin kwalba amma kuma asibitin ba shi da wannan na’ura.

Hakan dai ya kasance wani kaluble a garesu domin iyayen masu karamin karfi ne, in ji ungozomar.

Mahaifin jariran, Mallam Is’haqa Isa, ya bayyana wa BBC cewa yana godiya ga Allah da Ya azurta shi da wadannan yara.

Amma kuma ya ce, yana neman taimako daga jama’a kasancewar ba shi da ko naira dubu biyar a halin yanzu, hasali ma ba shi da aikin yi, sannan kuma gurgu ne shi.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp