fidelitybank

Mace ta farko da ta fara kaɗa kuri’a a rumfar zabe a Ekiti

Date:

Ana cigaba da tantance masu kaɗa ƙuri’a da kuma dangwala ƙuri’a a wasu rumfunan zaɓe tun da misalin 8:30 na safe.

Wasu daga cikin rumfunan zaɓen da wakilan BBC suka ziyarta a Ado-Ekiti musamman mazaɓar Oke-Inyimi, tuni aka fara zaɓe a rumfa mai lamba biyu da mai lamba uku da huɗu da shida.

Owolabi Comfort ita ce mace ta farko da ta soma zaɓe a rumfa mai lamba biyu.

Ana amfani da sabuwar na’urar Bvas wurin tantance masu zaɓen.

Na’urar Bvas wato Bimodal Voter Accreditation system, an soma amfani da ita ne a zaɓen gwamna a Anambra a 2021 duk da cewa an samu tangarɗa a wasu wuraren.

Sai dai a zaɓen Ekiti, hukumar ta INEC ta ce za sake inganta na’urar ta Bvas inda ta ce tana sa ran za ta yi aiki da kyau.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp