fidelitybank

Mace ta farko da ta fara kaɗa kuri’a a rumfar zabe a Ekiti

Date:

Ana cigaba da tantance masu kaɗa ƙuri’a da kuma dangwala ƙuri’a a wasu rumfunan zaɓe tun da misalin 8:30 na safe.

Wasu daga cikin rumfunan zaɓen da wakilan BBC suka ziyarta a Ado-Ekiti musamman mazaɓar Oke-Inyimi, tuni aka fara zaɓe a rumfa mai lamba biyu da mai lamba uku da huɗu da shida.

Owolabi Comfort ita ce mace ta farko da ta soma zaɓe a rumfa mai lamba biyu.

Ana amfani da sabuwar na’urar Bvas wurin tantance masu zaɓen.

Na’urar Bvas wato Bimodal Voter Accreditation system, an soma amfani da ita ne a zaɓen gwamna a Anambra a 2021 duk da cewa an samu tangarɗa a wasu wuraren.

Sai dai a zaɓen Ekiti, hukumar ta INEC ta ce za sake inganta na’urar ta Bvas inda ta ce tana sa ran za ta yi aiki da kyau.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp