fidelitybank

Mace-macen cutar zazzabin cizon sauro ya ragu – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce, yawan mace-mace da ake samu sanadiyyar cutar zazzɓin cizon sauro ya ragu a bara, bayan ƙarin da aka samu a shekarar farko na ɓullar korona.

Sai dai a cikin rahoton da ta fitar jiya Alhamis, WHO ta yi gargaɗin cewa akwai ƙalubalen samun sauro waɗanda ke bijire wa maganin kashe ƙwari, da kuma ƙwayar cutar wadda ke bijire wa magani.

Ana samun kashi 95% na masu fama da malariya ne a nahiyar Afirka, inda yara suka fi zama cikin haɗari.

Duk da mayar da hankali da duniya ta yi a kan korona a shekarun nan, yawan waɗanda maleriya ta kashe sun ragu da mutum 6,000.

Sai dai yawan waɗanda suka kamu da cutar ya ƙara yawa kaɗan, inda aka samu mutum miliyan 247 waɗanda suka kamu da ita a shekarar ta 2021.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp