fidelitybank

Mace-macen cutar zazzabin cizon sauro ya ragu – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce, yawan mace-mace da ake samu sanadiyyar cutar zazzɓin cizon sauro ya ragu a bara, bayan ƙarin da aka samu a shekarar farko na ɓullar korona.

Sai dai a cikin rahoton da ta fitar jiya Alhamis, WHO ta yi gargaɗin cewa akwai ƙalubalen samun sauro waɗanda ke bijire wa maganin kashe ƙwari, da kuma ƙwayar cutar wadda ke bijire wa magani.

Ana samun kashi 95% na masu fama da malariya ne a nahiyar Afirka, inda yara suka fi zama cikin haɗari.

Duk da mayar da hankali da duniya ta yi a kan korona a shekarun nan, yawan waɗanda maleriya ta kashe sun ragu da mutum 6,000.

Sai dai yawan waɗanda suka kamu da cutar ya ƙara yawa kaɗan, inda aka samu mutum miliyan 247 waɗanda suka kamu da ita a shekarar ta 2021.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp