fidelitybank

Ma’aikatan lafiya 400,000 sun yi kadan a Najeriya – Ministan Lafiya

Date:

Ministan Lafiya da walwalar al’umma, Farfesa Ali Pate, ya ce, ma’aikatan lafiya 400,000 sun yi ƙadan a Najeriya, idan aka yi la’akari da buƙatarsu da ake yi a ƙasar.

Pate ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a Abuja a ranar Asabar, bayan wata tattaunawa da aka kwashe kwana uku ana yi tsakaninsa da sauran hukumomi da ke ƙarƙashin ma’aikatar lafiya.

Ma’aikatar ce ta tsara wannan tattaunawa domin fito da wata sabuwar hanya da za a gyara tsarin lafiya a ƙasar.

A cewar Pate waɗannan ma’aikata 400,000 da ake magana sun haɗa da ma’aikatan lafiya da ma su jinya da unguwar zoma da masu haɗa magunguna da masu aiki a ɗakunan gwaji da sauran ma’aikatan da ke taimakawa a ɓangaren lafiya.

“Ba za su isa ba, ko kuna zaton wannan adadin zai iya kula da lafiyar mutum miliyan 220 da ke Najeriya.

“Adadin likitocin da muke da shi a Najeriya ya yi ƙasa sosai da wanda Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce ya kamata kowacce ƙasa likitocinta sukai.

“Akwai damar samar da ƙarin wasu. Ko kuma mu samar da sama da adadin da muke buƙata domin akwai ƙarancinsu a duniya, a yanzu haka akwai ƙarancin ma’aikatan lafiya miliyan 18 a faɗin duniya.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp