fidelitybank

Ma’aikatan jinya kar ku gudu waje neman aiki – Farfesa Clement

Date:

Mataimakin shugaban jami’ar jihar Osun Uniosun, Farfesa Clement Adebooye, ya roki sabbin ma’aikatan jinya na makarantar da kada su gudu daga kasar.

Da yake jawabi a wajen bikin kaddamarwa/ Rantsarwa karo na 3 da aka yi wa sabbin ma’aikatan jinya 40 da suka yi rajista a cibiyar, ya roki ma’aikatan jinya da su jajirce su ba da gudummawarsu wajen ci gaban fannin kiwon lafiyar kasar nan.

A yayin da yake jaddada bukatar gwamnati a matakai daban-daban na samar da yanayi mai kyau ga ma’aikatan kiwon lafiya a kasar nan, ya bukaci sabbin wadanda aka horas da su da su kasance cikin tsarin ci gaban kasar nan.

“Tare da ayyukan da kuke yi a wannan sana’a za ku iya zuwa ko’ina a duniya amma zan fi so idan kun tsaya a Najeriya. Na san kuna son barin kasar nan. Najeriya za ta yi kyau.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp