fidelitybank

Ma’aikatan Jinya 150 sun bar aiki a Legas

Date:

Asibitin koyarwa na jami’art jihar legas ya ce, fiye da ma’aikatan jinya 150 ne suka bar aiki a asibitin cikin shekara uku da suka gabata.

Babban Daraktan asibitin Farfesa Adetokunbo Fabamwo ne ya bayyana haka a lokacin da yake gabatar da jawabi ga taron manema labarai a jihar.

Farfesa Fabamwo ya ce barin aikin ma’aikatan jinyan ya samo asali ne sakamakon ficewa daga Æ™asar domin tafiya Æ™asashen waje da ma’aikatan lafiya a Æ™asar suka gano.

Daraktan asibitin ya ce Æ™oÆ™arin da gwamnatin jihar ke yi na maye guraben ma’aikatan ne ya hana tsayawar aiki a asibitin.

Ya ƙara da cewa a baya-bayan nan adadin takardun masu neman aikin jinya da aikin likita ya ragu a asibitin.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp