fidelitybank

Ma’aikatan Jinya 150 sun bar aiki a Legas

Date:

Asibitin koyarwa na jami’art jihar legas ya ce, fiye da ma’aikatan jinya 150 ne suka bar aiki a asibitin cikin shekara uku da suka gabata.

Babban Daraktan asibitin Farfesa Adetokunbo Fabamwo ne ya bayyana haka a lokacin da yake gabatar da jawabi ga taron manema labarai a jihar.

Farfesa Fabamwo ya ce barin aikin ma’aikatan jinyan ya samo asali ne sakamakon ficewa daga Æ™asar domin tafiya Æ™asashen waje da ma’aikatan lafiya a Æ™asar suka gano.

Daraktan asibitin ya ce Æ™oÆ™arin da gwamnatin jihar ke yi na maye guraben ma’aikatan ne ya hana tsayawar aiki a asibitin.

Ya ƙara da cewa a baya-bayan nan adadin takardun masu neman aikin jinya da aikin likita ya ragu a asibitin.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp