fidelitybank

Ma’aikaciyar lafiya ta mutu a harin jirgin ƙasa

Date:

Rahotonni na bayyana cewa, ‘yan ta’addan a ranar Litinin sun dasa bama-bamai da ake kyautata zaton bama-bamai ne a kan titin jirgin kasa da ke kusa da garin Katari da ke jihar Kaduna, wanda jirgin kasa da ya taso daga Kaduna ya kauce hanya.

An tattaro cewa jirgin wanda ya taso da misalin karfe 6 na yamma daga tashar jirgin kasa ta Idu da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin din da ta gabata ya tada bam din da ke kusa da mintuna 30 zuwa tashar jirgin Rigasa da ke Kaduna.

Rahotanni sun ce, hadaddiyar tawagar jami’an tsaro sun kai dauki kuma sun samu nasarar kai wasu fasinjojin da suka tsira.

Wata majiyar tsaro da ta yi magana kan lamarin ta ce, “Babu wata hanyar sadarwa a yankin don haka ba za mu iya samun wani bayani ba har sai tawagar da muka tura ta dawo.

“Abin da muka sani shi ne, an dasa bama-bamai da ake zargin bama-bamai ne a kan titin kuma jirgin ya kauce hanya. Ba mu san tabbas ko akwai wani rauni ko mutuwa ba. ”

Sai dai an fara tashin hankali bayan da aka gano cewa wata ma’aikaciyar jinya ta mutu a lamarin. A cewar BB Naija.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp