fidelitybank

Ma su yi wa Tinubu ƙazafi za su fuskanci hukunci – Onanuga

Date:

Daraktan yada labarai na zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, Bayo Onanuga, ya bayar da gargadi ga wadanda ke bayyana Tinubu a matsayin dillalin miyagun kwayoyi.

Onanuga ya yi gargadin cewa kwanakin masu yin amfani da wasu maudu’i wajen caccakar Tinubu ya cika.

Ya ce, wadanda ke da hannu a wannan maudu’in za su fuskanci fushin Allah a kan mugayen sakonnin da ake yi wa Tinubu.

Kafin zaben shugaban kasa, an zargi Tinubu da kasancewa dillalin miyagun kwayoyi lokacin da yake kasar Amurka.

Wasu ‘yan Najeriya sun yi kira da a kama shi tare da dakatar da shiga yakin neman zaben shugaban kasa.

Bayan nasarar da ya samu, wasu ‘yan Najeriya sun yi ta kiraye-kirayen a kama shi a daure shi.

Da yake mayar da martani, Onanuga ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa: “Duk wadancan da suka wallafa mai suna #TinubuTheDrugDealer#TinubuFor Prison, kwanakinku sun cika.

“Wata rana, za ku fuskanci fushin doka da kuma Allah, saboda yada karyar karya a kan zababben shugaban Najeriya.”

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp