fidelitybank

Lukaku zai koma AS Roma da taka leda

Date:

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Romelu Lukaku, ya tabbatar a ranar Asabar cewa, zai koma kungiyar AS Roma a wannan kakar cinikin.

Lukaku ya yi magana da kafar yada labaran Belgium Het Laatste Nieuws a gefen gasar matasa a Boom, lardin Antwerp, inda dansa ya fara fitowa a Anderlecht.

Tsohon dan wasan Manchester United da Everton ya ce zai tafi Rome ranar Lahadi domin rattaba hannu kan kwantiragi da AS Roma.

“Ina cikin damuwa… Gobe zan tashi zuwa Rome don sanya hannu,” in ji Lukaku.

Kalaman Lukaku sun zo ne yayin da Chelsea, kulob dinsa na yanzu, da kuma wakilan Giallorossi ke Landan suna murza cikakkun bayanai kan yarjejeniyar.

Dan kasar Belgium ya shafe kakar wasan da ta gabata a matsayin aro a Inter Milan.

Ba ya cikin shirin kocin Chelsea Mauricio Pochettino na wannan kakar.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp