fidelitybank

Luguden wutar sojoji ya sanya ɗan ta’adda Turji tserewa da ga sansanin sa 

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Zamfara sun baiyana cewa ƙasurgumin ɗan ta’addan nan, Bello Turji, wanda ya ke fashin daji da garkuwa da mutane a Arewa-Maso-Yammacin Nijeriya, ya tsere da ga sansanin da ya kafa sakamakon luguden wuta da ga dakarun Nijeriya.
A ƴan kwanakin nan ne dai rundunar sojin Nijeriya ta tarwatsa sansanonin ƴan ta’adda a hare-haren jiragen yaƙi a Zamfara.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa majiyoyi sun baiyana cewa hare-haren jiragen yaƙin ne ya tilastawa Turji da mayaƙan sa tserewa da ga dajin Fakai da ke Ƙaramar Hukumar Shinkafi zuwa kudancin Zamfara.
Majiyoyin sun ce an hango ƴan ta’addan su ma kafa tantuna a dajin Gando da ke Ƙaramar Hukumar Bukkuyum.
Kusan ma dai yan ta’addan me ke riƙe da garin, inda ƴan garin da abin ya rutsa da su ke cewa ƴan rashin dajin sun kakkafafa bukkoki kuka a babura su ke tafiya, yayin da wasu kuma su ke tafiya a kafa tare da dabbobin da su ke ƙwacewa al’umma.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp