fidelitybank

Luguden wutar sojoji ya sanya ɗan ta’adda Turji tserewa da ga sansanin sa 

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Zamfara sun baiyana cewa ƙasurgumin ɗan ta’addan nan, Bello Turji, wanda ya ke fashin daji da garkuwa da mutane a Arewa-Maso-Yammacin Nijeriya, ya tsere da ga sansanin da ya kafa sakamakon luguden wuta da ga dakarun Nijeriya.
A ƴan kwanakin nan ne dai rundunar sojin Nijeriya ta tarwatsa sansanonin ƴan ta’adda a hare-haren jiragen yaƙi a Zamfara.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa majiyoyi sun baiyana cewa hare-haren jiragen yaƙin ne ya tilastawa Turji da mayaƙan sa tserewa da ga dajin Fakai da ke Ƙaramar Hukumar Shinkafi zuwa kudancin Zamfara.
Majiyoyin sun ce an hango ƴan ta’addan su ma kafa tantuna a dajin Gando da ke Ƙaramar Hukumar Bukkuyum.
Kusan ma dai yan ta’addan me ke riƙe da garin, inda ƴan garin da abin ya rutsa da su ke cewa ƴan rashin dajin sun kakkafafa bukkoki kuka a babura su ke tafiya, yayin da wasu kuma su ke tafiya a kafa tare da dabbobin da su ke ƙwacewa al’umma.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp