fidelitybank

Luguden wutar sojoji ya sanya ɗan ta’adda Turji tserewa da ga sansanin sa 

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Zamfara sun baiyana cewa ƙasurgumin ɗan ta’addan nan, Bello Turji, wanda ya ke fashin daji da garkuwa da mutane a Arewa-Maso-Yammacin Nijeriya, ya tsere da ga sansanin da ya kafa sakamakon luguden wuta da ga dakarun Nijeriya.
A ƴan kwanakin nan ne dai rundunar sojin Nijeriya ta tarwatsa sansanonin ƴan ta’adda a hare-haren jiragen yaƙi a Zamfara.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa majiyoyi sun baiyana cewa hare-haren jiragen yaƙin ne ya tilastawa Turji da mayaƙan sa tserewa da ga dajin Fakai da ke Ƙaramar Hukumar Shinkafi zuwa kudancin Zamfara.
Majiyoyin sun ce an hango ƴan ta’addan su ma kafa tantuna a dajin Gando da ke Ƙaramar Hukumar Bukkuyum.
Kusan ma dai yan ta’addan me ke riƙe da garin, inda ƴan garin da abin ya rutsa da su ke cewa ƴan rashin dajin sun kakkafafa bukkoki kuka a babura su ke tafiya, yayin da wasu kuma su ke tafiya a kafa tare da dabbobin da su ke ƙwacewa al’umma.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp