fidelitybank

Lugudan wuta kawai ake yi a zirin Gaza – UNRWA

Date:

Wani jami’in Hukumar Kula da ‘Yan Gudun Hijirar FalasÉ—inawa ta Majalisar Dinkin Duniya UNRWA, daga birnin Rafah na kudancin gaza, ya ce fararen hula cikin ‘mawuyacin hali’ a yankin.

Yayin da yake bayyana abin da ya gani a lokacin da ya je wata cibiyar rabon tallafi a Rafah ranar Juma’a, Tom White ya ce ”babu abin da ke kake ji a birnin sai Æ™arar hare-hare”.

Ya ce tsagaita wuta na da matuÆ™ar muhimmanci, domin kuwa a cewarsa ”a Rafah akwai É—aruruwan mutanen da ke kwana a waje, muna fuskantar Æ™arancin ruwan sha, duk wanda ka gani a gefen titi na neman abincin da zai bai wa ‘ya’yansa su ci”.

“Gidajenmu sun cika da mutane, za ka samu daruruwan mutane na amfani da ban É—aki guda É—aya”.

“In ma bom bai kashe su ba, to cutuka za su kashe su, saboda yadda mutane ke kwana a kan tituna.”

Ya kuma ce ya samu labarin cewa jiya da daddare an kai hari kan gidan da suka sauka a lokacin da suka je cibiyar.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp