fidelitybank

Lookman ya na cikin jerin gwarzon ɗan wasan Italiya na shekara da za a zaɓa

Date:

An zabi Ademola Lookman a matsayin gwarzon dan wasan gaba na Serie A a cikin babbar lambar yabo ta Gran Gala del Calcio.

‘Yan wasan Inter Milan biyu, Lautaro Martinez da Marcus Thuram, da kuma Rafael Leao na AC Milan su ne sauran ‘yan wasan gaba da aka zaba don kyautar.

Kocin Atalanta, Gain Piero Gasperini shi ma yana cikin masu neman kyautar gwarzon koci na shekara.

Lookman ya taka rawar gani a Atalanta wannan kakar.

Dan wasan mai shekaru 27 ya zura kwallaye takwas sannan ya taimaka biyar a wasanni 14 da ya buga a duk gasa.

Dan Najeriya ya ci kwallaye 17 sannan ya taimaka 10 a duk wasannin da ya buga a La Dea a kakar wasan da ta wuce.

Dan wasan ya kare a matsayi na 14 a matsayin Ballon d’or na 2024.

Shi ne babban wanda aka fi so ya lashe kyautar gwarzon dan wasan CAF na shekarar 2024.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp