fidelitybank

Lookman ya na cikin jerin gwarzon ɗan wasan Italiya na shekara da za a zaɓa

Date:

An zabi Ademola Lookman a matsayin gwarzon dan wasan gaba na Serie A a cikin babbar lambar yabo ta Gran Gala del Calcio.

‘Yan wasan Inter Milan biyu, Lautaro Martinez da Marcus Thuram, da kuma Rafael Leao na AC Milan su ne sauran ‘yan wasan gaba da aka zaba don kyautar.

Kocin Atalanta, Gain Piero Gasperini shi ma yana cikin masu neman kyautar gwarzon koci na shekara.

Lookman ya taka rawar gani a Atalanta wannan kakar.

Dan wasan mai shekaru 27 ya zura kwallaye takwas sannan ya taimaka biyar a wasanni 14 da ya buga a duk gasa.

Dan Najeriya ya ci kwallaye 17 sannan ya taimaka 10 a duk wasannin da ya buga a La Dea a kakar wasan da ta wuce.

Dan wasan ya kare a matsayi na 14 a matsayin Ballon d’or na 2024.

Shi ne babban wanda aka fi so ya lashe kyautar gwarzon dan wasan CAF na shekarar 2024.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp