fidelitybank

Lokacin yin juyin mulki ya wuce a Nijeriya — Buhari

Date:

 

 

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ba za a sake yin juyin mulki na sojoji a Nijeriya ba.

Buhari ya faɗi hakan ne a wani martani kan damuwar da gwamnan Jihar Ekiti, Kayode Fayemi ya nuna kan guguwar juyin mulki da ta taso a Afirka da ta haɗa da hamɓare gwamnatocin domokraɗiyya a Mali, Guinea da Burkina Faso.

Kamfamin Daillancin Labarai na Ƙasa, NAN ya rawaito cewa Buhari ya ce ya na da ƙarfin yaƙinin cewa Nijeriya ta wuce lokacin yin juyin mulki.

Buhari ya baiyana haka ne a wata liyafa da kwamitin ƴan siyasa, ƴan kasuwa, ƴan jarida da ƙungiyoyi masu zaman kansu su ka haɗa a fadar shugaba kasa a jiya Litinin.

A watan Nuwambar 2021 ne Buhari, tsohon shugaban ƙasa na mulkin soji, ya jaddada cewa Afirka ba za ta lamunci juyin mulki ba bayan da a ka yi juyin mulki a Guinea da Mali.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp