fidelitybank

Lokacin da Biden ya zo gangarar karshe a mulki zai ziyarci Afrika karon farko

Date:

Joe Biden zai ziyarci Angola da Cape Verde a ziyararsa ta farko zuwa Afirka a matsayinsa na shugaban ƙasa.

A Luanda, ana sa ran zai bayyana lamuni da Amurka za ta bayar don taimakawa gina sabon layin dogo mai tsawon kilomita dubu ɗaya da ɗari uku.

Za ta hade tashar ruwan Lobito ta Angola da yankin da ake sarrafa jan ƙarfe (copper) na Zambia da kuma wuraren haƙar ma’adinan Cobalt na Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo.

Ana kallon wannan aikin a matsayin wani ƙalubale ne ga mamayar da ƙasar China ke neman yi a fannin haƙar ma’adinai da ababen more rayuwa a yankin.

China ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ƙasashen Tanzania da Zambia a watan Satumba domin farfaɗo da layin dogo da ke yankin gabashin Afirka.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...
X whatsapp