fidelitybank

Lokaci ya yi da mutanen Legas za su ta shi – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a Legas ta ce mazauna garin na cikin tsaka mai wuya.

‘Yan adawan sun bukaci su zabi jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben 2023.

Jam’iyyar PDP ta yi wannan kiran ne a lokacin kaddamar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP (PCC), reshen Legas.

Mataimakin mai ba da shawara kan harkokin shari’a, Mustapha Okandeji ne ya rantsar da tawagar mutane 103 karkashin jagorancin Deji Doherty.

Okandeji ya bukace su da su kasance masu bin tsarin mulkin PDP, dokokin zabe, da kuma hada kuri’u ga dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar.

Doherty ya ce lokaci ya yi da jam’iyyar za ta dawo kan karagar mulki a matakin tarayya domin amfanin Najeriya da al’ummar kasar.

Tsohon shugaban jam’iyyar PDP na Legas ya bayyana Atiku da abokin takararsa, Ifeanyi Okowa, a matsayin gogaggun ‘yan takara, masu basira da koshin lafiya.

“Suna gaban duk wanda sauran jam’iyyu za su nuna masa kuma za su fara aiki nan take.

“Muna yin kira ga jama’ar Legas da cewa lokaci ya yi da za su kwato kansu daga kangi.

“Lokaci ya yi da za a ce “ya isa” ga APC,” NAN ta ruwaito yana cewa.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp