fidelitybank

Lokaci bai yi ba da zan bayyana takarata ba saboda Azumi – Fayemi

Date:

Gwamnan jihar Ekiti, Dr Kayode Fayemi a ranar Larabar da ta gabata ya bayyana cewa ba zai yi wani shela a bainar jama’a ba don tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 a karkashin jam’iyyar APC har sai an kammala Azumin Ramadan.

Gwamna Fayemi ya bayyana haka ne a jihar Gombe a lokacin da ya kai wa Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ziyara.

Fayemi wanda shi ne Shugaban Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) ya ce, tuni ya dauki matsaya kan ko zai tsaya takarar Shugaban kasa a 2023 ko a’a.

Sai dai ya bayyana cewa, lokaci bai yi ba don bayyana matsayar sa ga ‘yan Najeriya.

Ya bayyana cewa, kasar nan tana cikin yanayi na ibada, kuma ga ‘yan Najeriya, wadanda suke gudanar da Azumin watan Ramadan da Azumi, lokaci bai yi ba da zai yi shelar siyasa.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp