fidelitybank

Limamin Juma’a na jihar Legas ya ja kunnen shugaban ƙasa

Date:

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Lekki, Lagos, Ridhwan Jamiu, ya yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kasance mai rikon amana da adalci ga al’umma a koda yaushe.

Shugaba Tinubu ya halarci sallar Juma’a a Masallacin Juma’a na Lekki tare da sauran masu ibada ranar Juma’a.

Wannan sallar Juma’a ita ce fitowar Shugaban kasa ta farko a bainar jama’a bayan ya dakatar tarukan da aka sbirya yi saboda hadurrukan da suka faru a wasu sassan ƙasar.

Limamin ya kuma yi kira ga ‘yan Najeriya da su kasance masu gode wa Allah a lokacin ni’ima da kuma haƙuri a lokacin jarabawa.

Limamin ya yi addu’o’i don samun nasarar Shugaban kasa wajen jagorantar Najeriya zuwa ga zaman lafiya, tsaro, da kuma ci gaba

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp