fidelitybank

Limamin Cocin Zaria ya mutu

Date:

Limamin cocin Katolika na Diocese Zaria a jihar Kaduna, Rabaran George Dodo ya mutu.

Dodo, wanda shi ne babban Bishop na cocin, an ce ya rasu ne da sanyin safiyar Juma’a bayan gajeriyar rashin lafiya.

Mataimakin shugaban Diocesan na Zaria, Rev Fr Abrahaman Bisan Make, ya sanar da rasuwar malamin a wata sanarwa da ya fitar a Kaduna ranar Juma’a.

Sanarwar ta umurci kowa da kowa ya yi addu’a don “lafiya” yayin da ta kara da cewa za a sanar da bayanan game da binne shi “da wuri-wuri”.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Tare da godiya ga Allah, an umurce ni da in sanar da mutuwar Bishop din mu, Most Rev George Dodo, babban bishop na darikar Katolika na Zariya.

“Wannan abin bakin ciki ya faru ne da sanyin safiyar Juma’a, 7 ga Yuli, 2022, bayan gajeriyar rashin lafiya.”

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp