fidelitybank

Likitocin Najeriya 162 ne suka sami izinin aiki a Birtaniya

Date:

Akalla likitoci ƴan Najeriya 162 ne aka bai wa takardar izinin aiki a Birtaniya a cikin mako shida da ya gabata, kamar yadda bayanan kundin hukumar da ke yi wa jami’an na lafiya rijista suka nuna.

Jaridar Punch ta Najeriya ta ruwaito cewa shafin intanet na hukuma rijistar (GMC) ya nuna cewa a cikin kwana 42 da suka wuce aka samu wannan ƙari, wanda hakan ya sa a yawan likitocin da suka koma Birtaniya da aiki daga Najeriya ya ƙaru daga 10,824 zuwa 10,986.

Ƙididdigar ta nuna a kowace rana ana yi wa aƙalla likita uku ƴan Najeriya rijista a Birtaniya, daga ranar 2 ga watan Fabarairu zuwa 15 ga watan Maris da muke ciki.

Karanta Wannan: Conte ya tura da sakon godiya bayan an likitoci sun fyede shi

Najeriya ta jima tana fama da matsalar ƙaurar ƙwararrun ma’aikata da masana zuwa wasu ƙasashen duniya mafiya arziƙi domin samun albashi da kuma yanayin aiki mafi kyau.

Wasu bayanai na nuna cewa Najeriya ce ta uku a ƙasashen da suka fi yawan likitoci a Birtaniya, bayan India mai likitoci 31,979 da kuma Pakistan mai 18,490.

Nigeria has been faced with worrying brain drain in recent times, with many professionals, including doctors, leaving the country for greener pastures.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp