fidelitybank

Likitoci sun janye yajin aikin da suka shiga a Abuja

Date:

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin gargadi na kwana uku da mambobinta suka shiga a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya.

A wata sanarwa da shugaban kungiyar, Dr. George Ebong ya fitar a jiya Juma’a ya ce sun dakatar da yajin aikin ne bayan da ministan babban birnin Nyesome Wike ya shiga tsakani, inda aka biya musu da dama daga cikin bukatunsu.

A ranar Laraba ne kungiyar ta tsunduma yajin aikin a kan rashin biya musu wasu bukatu da suka hada da bashin albashi da kuma kudaden alawus-alawus da sauransu.

A sanarwar janye yajin aikin, dr Ebong ya ce tuni wasu daga cikin likitocin suka fara samun kudaden bashin da suke bi na karin albashi da ba a biya su ba na wata shida,

Shugaban ya ce bayan da ministan ya sa baki a kan bukatun nasu har aka fara share musu hawaye, likitocin sun koma bakin aiki a yau Asabar 25 ga watan Janairu, 2025.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp