fidelitybank

Likitoci ku gwada lafiyar Tinubu da Atiku – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisar dokokin Najeriya, Shehu Sani, ya yi kira ga kungiyar likitocin ta kasa, NMA, da kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa, NANNM, da su gayyato dukkan masu neman takarar shugaban kasa domin a gwada lafiyarsu.

Sanata Sani ya ce hakan zai taimaka wajen daidaita cece-kucen da ake fama da shi kan yanayin lafiyar wasu ‘yan takara a zabe mai zuwa.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya fitar ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis.

Ya kuma ba da shawarar cewa idan an gudanar da shi a bayyana sakamakon.

Ya rubuta cewa, “Kungiyar Likitoci ta Najeriya NMA da kungiyar ma’aikatan jinya NNNM, yakamata su gayyaci duk masu neman takarar shugaban kasa don yin cikakken gwajin lafiya, kuma su bayyana sakamakon a bainar jama’a. Wannan zai warware cece-kuce kan yanayin lafiyar masu takara.”

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp