fidelitybank

Likitoci ku gwada lafiyar Tinubu da Atiku – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisar dokokin Najeriya, Shehu Sani, ya yi kira ga kungiyar likitocin ta kasa, NMA, da kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa, NANNM, da su gayyato dukkan masu neman takarar shugaban kasa domin a gwada lafiyarsu.

Sanata Sani ya ce hakan zai taimaka wajen daidaita cece-kucen da ake fama da shi kan yanayin lafiyar wasu ‘yan takara a zabe mai zuwa.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya fitar ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis.

Ya kuma ba da shawarar cewa idan an gudanar da shi a bayyana sakamakon.

Ya rubuta cewa, “Kungiyar Likitoci ta Najeriya NMA da kungiyar ma’aikatan jinya NNNM, yakamata su gayyaci duk masu neman takarar shugaban kasa don yin cikakken gwajin lafiya, kuma su bayyana sakamakon a bainar jama’a. Wannan zai warware cece-kuce kan yanayin lafiyar masu takara.”

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp