fidelitybank

Likitoci dubu 58 ne suka sabunta rijistar su sauran sun gudu kasar waje – Dr Fatima

Date:

Mai yin rijistar ƙungiyar likitocin haƙori da sauran likitoci masu neman kwarewa Dr Fatima Kyari, ta bayyana cewa likitocin da suka yi rijista ba su wuce 58,000 da suka sake sabunta lasisinsu na aiki a 2023 saboda zirarewar kwararrun lafiya zuwa ƙasashen waje.

Dr Kyari ta bayyana hakan ne yayin rantsar da sabbin likitocin 20 da aka yi bikinsu a Jami’ar jihar Edo.

Tana cewa wajibi ne ga dukkan wanda aka rantsar ya yi aiki da ƙa’idoji da kuma tsari na yadda likitoci ke aiki a Najeriya.

Tace hukumar su na da mutum 130,000 da suka yi rijista ya zuwa yanzu a matsayin likitoci da ke son aiki a Najeriya tun lokacin da ta fara aiki shekara 61 baya.

“Amma 58,000 ne kacal suka sabunta lasisinsu na shekara-shekara a 2023, wannan na da alaƙa da yadda ake samun ƙaruwar likitocin da suke zirarewa ƙasashen ƙetare.”

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp