fidelitybank

Likitoci dubu 24 kacal suka rage a Najeriya – NMA

Date:

Kungiyar likitocin Najeriya ta kasa NMA, ta ce, a yanzu likitoci dubu 24 ne suka rage a kasar domin kula da lafiyar al’ummar kasar fiye da miliyan 200.

Shugaban NMA, Ojinmah Uche wanda ya bayyana hakan, ya kara da cewa karancin likitoci a kasar ya saba da irin shawarar da hukumar lafiya ta duniya – WHO ta bayar na adadin likitocin da za su iya duba marasa lafiya.

A cewarsa “A yanzu likita daya ne ke duba marasa lafiya 30,000 a kudancin Najeriya a yayin da likita daya ne ke duba marasa lafiya 45,000 a arewacin kasar.”

Ojinmah ya ce ficewar jami’an kiwon lafiya daga Najeriya zuwa kasashen waje babban lamari da ke bukatar hukumomi su sa’ido.

Bayanai sun ce a yanzu Najeriya ce kasa ta uku a yawan likitocin kasar waje da ke aiki a Birtaniya. Kasashen Indiya da Pakistan su ne kan gaba a yawan likitocin kasar waje a Birtaniya.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp