fidelitybank

Libya ta daure mutane 37 da suke safarar mutane

Date:

Wata kotu a Libya ta ɗaure wasu mutane 37 da aka samu da laifin safarar mutane – bayan mutuwar bakin haure 11 da suka nutse a tekun Mediterrenean.

An yanke wa mambobin kungiyar biyar hukuncin ɗaurin rai-da-rai – wasu kuma ɗaurin shekara ɗaya zuwa 15.

Dukkansu suna da hannu wajen shirya wani rugujajjiyar jirgin ruwa da ya kamata ya kai baƙin hauren zuwa Italiya. In ji BBC.

Kungiyoyin kare hakkin bil adama sun ce da yawa daga cikin baƙin hauren suna fuskantar cin zarafi a hannun masu safarar mutane da kuma cikin cibiyoyin tsarewa na gwamnati.

Libya dai na fama da rikici da kum yamutsi tun bayan hamɓarar da gwamnatin Kanar Muammar Gaddafi a shekara ta 2011.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp