fidelitybank

Legas ce kan gaba wajen yawan masu safarar ƙwayoyi a Najeriya – NDLEA

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce ta kama mutane 3,359 masu safarar muggan kwayoyi, inda aka daure kasa da mutane 677 a gidan yari tare da kama wasu kwayoyi tsakanin watan Janairu zuwa Maris 2022.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Femi Babafemi ya fitar, hukumar ta ce, akalla mutane 2,223 masu shaye-shayen kwayoyi ne kuma aka basu shawarwari ta hanyar takaitaccen aiki tare da gyara su a cibiyoyin NDLEA dake fadin kasar nan a cikin wannan lokaci.

Rahoton ya kara da cewa Legas ce ta fi kowacce jiha yawan masu safarar miyagun kwayoyi inda aka samu kilogiram 22,192.62 na haramtattun abubuwa daga sassan jihar, sai kuma hukumar filin jirgin sama na Murtala Muhammed International Airport (MMIA) da ke Ikeja, shi ma a Legas, an kama kwayoyi masu nauyin kilogiram 8,979.869. .

Kano da Kaduna ne suka jagoranci tawagar wajen kama masu laifin tare da kama mutane 194 a kowace jiha a cikin lokaci guda.

Hukumar ta ce an lalata gonakin tabar wiwi sama da hekta 257 a dazuzzukan jihar Ondo.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp