fidelitybank

Layin Dogo: Majalisar zartarwa ta amince da dala miliyan 183.7

Date:

Majalisar zartaswa ta tarayya ta amince da dala miliyan 183.7, domin gudanar da tuntuba da duba ayyukan shimfida layin dogo guda uku a Najeriya.

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa a karshen taron zaman majalisar na mako-mako wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta.

Ya ce, ayyukan sun hada daga Fatakwal zuwa Maiduguri da Kano zuwa Maradi da kuma Abuja zuwa Warri.

Ya kuma ce, “Ma’aikatar Sufuri ta gabatar da wasu takardu guda biyu kuma na farko ya na da alaka da kwangilar ayyukan tuntuba, domin kula da ayyukan layin dogo daban-daban. Kun san muna da ayyukan titin jirgin kasa guda uku ko hudu wadanda har yanzu ba a fara aiki ba, sun hada da Fatakwal-Maiduguri, Kano-Maradi sai kuma Abuja zuwa Warri”. In ji Rotimi.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp