fidelitybank

Layin Dogo: Majalisar zartarwa ta amince da dala miliyan 183.7

Date:

Majalisar zartaswa ta tarayya ta amince da dala miliyan 183.7, domin gudanar da tuntuba da duba ayyukan shimfida layin dogo guda uku a Najeriya.

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa a karshen taron zaman majalisar na mako-mako wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta.

Ya ce, ayyukan sun hada daga Fatakwal zuwa Maiduguri da Kano zuwa Maradi da kuma Abuja zuwa Warri.

Ya kuma ce, “Ma’aikatar Sufuri ta gabatar da wasu takardu guda biyu kuma na farko ya na da alaka da kwangilar ayyukan tuntuba, domin kula da ayyukan layin dogo daban-daban. Kun san muna da ayyukan titin jirgin kasa guda uku ko hudu wadanda har yanzu ba a fara aiki ba, sun hada da Fatakwal-Maiduguri, Kano-Maradi sai kuma Abuja zuwa Warri”. In ji Rotimi.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp