fidelitybank

Lauyoyin Peter Obi sun gaza a sauraron shari’ar shugaban ƙasa – Omokri

Date:

Shahararren mai sharhi kan al’umma, Reno Omokri, ya yi ikirarin cewa tawagar lauyoyin Peter Obi na jam’iyyar Labour a kotun sauraron karar zaben shugaban kasa abin kunya ne abun da suke yi.

Omokri, mai taimaka wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan kan harkokin yada labarai ne ya bayyana hakan a shafin sa na Twitter ranar Asabar.

Omokri, babban mai goyon bayan Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, ya ce ya ji takaicin irin shedu da hujjojin da tawagar lauyoyin Obi ta gabatar a gaban kotun.

Ya yi zargin cewa lauyoyin Obi suna yin kura-kurai ta hanyar karkatar da jadawalin takardunsu sannan kuma suna neman ƙarin lokaci.

Ya lura cewa yadda tawagar Obi ke tafiya game da koken ba zai haifar da sakamako ba.

“Tawagar lauyoyin Peter Obi da shaidun su a kotun sauraron karar zaben shugaban kasa abin kunya ne kawai.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp