fidelitybank

Lauyoyi a Ingila sun tsunduma yajin aiki

Date:

Lauyoyi a Ingila da Wales sun tsunduma yajin aikin makonni biyu, kan batun karin albashi da gwamnati ta ki amincewa da shi.

Kungiyar lauyoyin na bukatar a kara musu kudaden gudanar da aiki da kashi daya cikin hudu na albashinsu, sai dai ministar shari’ar Birtaniya Sarah Dines, ta kira matakin da rashin da’a.

Wata jami’a a Queens Counsel, Michelle Heeley, da ke taimakawa lauyoyi a Birtaniya, ta ce ba bu adalci a batun karin albashin.

Ta ce wannna abu ne da yawancin mambobinsu ke magana a kai, inda da an kara kashi 15 na albashin watakil da ba za a soki gwamnati ba.

Ta ce an akara kashi 15 a kan albashin ne kan shari’un da ba ma za a kamalla ba sai 30 ga watan Satumba. In ji BBC.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp