fidelitybank

Lampard na jerin sunayen zama sabon kocin Canada

Date:

Tsohon dan wasan Chelsea, Frank Lampard, yana cikin jerin wadanda aka zaba domin zama sabon kocin kungiyar kwallon kafa ta Canada.

Lampard ba ya aiki tun lokacin bazarar da ta gabata, bayan zaman kocin riko na Blues.

Dan shekaru 45 yana jiran tayin da ya dace ya zo, amma ba a san ko wani aiki a kasashen waje zai burge shi ba.

Kamar yadda jaridar The Telegraph ta ruwaito, kasar Canada ta zabi Lampard a matsayin kociyan da ake ci gaba da neman wanda zai jagoranci kungiyar zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026.

Gasa ce babba ga ƙasar da za ta kasance tare da Amurka da Mexico.

A halin yanzu Mauro Biello shine kocin rikon kwarya na Kanada, bayan ya kasance mataimaki ga John Herdman, wanda ya rike aikin daga 2018 zuwa 2023 lokacin da ya yi murabus ya karbi ragamar horar da kungiyar Toronto FC.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp