fidelitybank

Lakurawa sun kashe ‘Yansanda biyu a Kebbi

Date:

Wasu mahara da ake zargin mayaƙan ƙungiyar Lakurawa ne sun kai hari a garin Natisini a karamar hukumar Argungu da ke jihar Kebbi.

Bayanan da BBC ta tattara sun nuna cewa maharan ɗauke da makamai sun kashe akalla mutum uku, biyu daga cikinsu jami’an tsaro na ‘yansanda, a harin na ranar Alhamis da dare.

Kazalika, sun sace shanu da dama, wanda ya jawo mutanen garin da dama suka tsere zuwa wasu wurare na daban.

Wasu mazauna garin sun shaida wa BBC cewa da misalin ƙarfe 10:00 na dare suka fara harbe-harbe.

Shugaban ƙaramar hukumar Argungu, Aliyu Sani Gulma, ya faɗa wa manema labarai ta wayar tarho cewa shanun da maharan suka sace sun kai aƙalla 200.

Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan Kebbi, ASP Nasiru Abubakar, ya tabbatar wa BBC faruwar lamarin amma bai yi ƙarin bayani ba saboda yana kan hanyar zuwa wurin da abin ya faru a lokacin.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp