fidelitybank

Lakurawa mu ka farwa ba mutanen gari ba – Sojoji

Date:

Dakarun haɗin gwiwa na jami’an tsaron Najeriya da suke aiki na musamman na Fansan Yamma sun mayar da martani kan harin da sojoji suka kai, wanda ya yi ajalin mutane a ƙaramar hukumar Silame ta jihar Sokoto.

A jiya Laraba ne wasu hare-haren da sojojin Najeriya suka kai a wasu ƙauyuka da ke jihar Sokoto suka yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutum 10 da raunata wasu da dama.

A wata sanarwa da kakakin aikin sojin, Laftanar kanal Abubakar Abdullahi ya fitar, kan zargin sojoji da kai wa farareb hula, ya ce sun kai hare-haren ne bayan samun bayanan sirri.

“Sojoji ba sa ƙaddamar da hare-hare yi sai an tattara bayanan sirri, musamman hari kan ƴanta’adda irin su Lakurawa, saboda dole a tabbatar harin ya kai gare su.

“Ya kamata mutane su riƙa tantance bayanai domin gudun yaɗa labaran ƙarya tare da jefa tsoro a zuƙatan mutane. Akwai yiwuwar ƴanta’addan za su yi na amfani da yaɗa labaran ƙarya domin kawo tsaiko ga aikin sojin.”

Ya ƙara da cewa, “yankunan Gidan Sama da Rumtuwa da aka kai hare-haren, yankuna ne da aka gano akwai ƴan Lakurawa.”

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp