fidelitybank

Lakurawa mu ka farwa ba mutanen gari ba – Sojoji

Date:

Dakarun haɗin gwiwa na jami’an tsaron Najeriya da suke aiki na musamman na Fansan Yamma sun mayar da martani kan harin da sojoji suka kai, wanda ya yi ajalin mutane a ƙaramar hukumar Silame ta jihar Sokoto.

A jiya Laraba ne wasu hare-haren da sojojin Najeriya suka kai a wasu ƙauyuka da ke jihar Sokoto suka yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutum 10 da raunata wasu da dama.

A wata sanarwa da kakakin aikin sojin, Laftanar kanal Abubakar Abdullahi ya fitar, kan zargin sojoji da kai wa farareb hula, ya ce sun kai hare-haren ne bayan samun bayanan sirri.

“Sojoji ba sa ƙaddamar da hare-hare yi sai an tattara bayanan sirri, musamman hari kan ƴanta’adda irin su Lakurawa, saboda dole a tabbatar harin ya kai gare su.

“Ya kamata mutane su riƙa tantance bayanai domin gudun yaɗa labaran ƙarya tare da jefa tsoro a zuƙatan mutane. Akwai yiwuwar ƴanta’addan za su yi na amfani da yaɗa labaran ƙarya domin kawo tsaiko ga aikin sojin.”

Ya ƙara da cewa, “yankunan Gidan Sama da Rumtuwa da aka kai hare-haren, yankuna ne da aka gano akwai ƴan Lakurawa.”

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp