fidelitybank

Laifin gwamnatin Buhari ne sanadin talauci a ƙasa – Ƙungiyar Gwamnoni

Date:

Kungiyar gwamnonin jihohi ta ƙasa, ta ce, ikirarin da gwamnatin tarayya ta yi a kan cewa, gwamnonin jihohin kasar su ne suke da alhakin karuwar talauci a kasar,  magana ce da ba ta da tushe ballantana makama.

 Kungiyar ta NGF  ta mayar da martani ne kan  kalaman da karamin ministan kudi na kasar Clem Agba ya yi a baya-bayam nan inda  ya zargi gwamnonin  da rashin  daukar matakan inganta rayuwar mazauna karkara.

A maimakon haka ya ce, sun fi ba ayyukan samar da ababan more rayuwa a birane fifiko da yin gine-gine.

 A cewar ministan  kudin  kashi 72 cikin 100  na al’ummar kasar da ke fama kangin talauci na zaune ne a yankunan karkara inda ya yi ikirarin cewa gwamnoni sun yi watsi da su.

Sai dai  Abdul Razak Bello Barkindo wanda shi ne kakakin  kungiyar gwamnonin ta Najeriya ya shaida wa BBC cewa kalaman ministan ya bai wa gwamnonin kasar mamaki.

“ Ba mu zaci cewa shi wannan ministan zai yi furuci irin wannan  ba, dalili kuwa shi ne  ba mu saba ka-ce-na-ce da gwamnatin tarayya ba, sannan kuma bai cancanta ba, saboda gwamnatin tarayya tana da gwamnoni 22 a cikin jam’iyyarta.’’ In ji shi.

Ya kara da cewa, ‘’Idan gwamnatin tarayya tana ganin akwai  abin da ya kasa toh ina ganin irin manufofin jam’iyyar ce  ta kasa., ba su hana su yi abin da ya kamata su yi ba.’’

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp