fidelitybank

Lafiya: Buhari ba zai halarci taron sauyin yanayi a Masar ba

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba zai halarci taron COP27 ba kan sauyin yanayi da zai gudana a garin Sharm El Sheikh na ƙasar Masar.

A madadin haka, Buhari ya umarci Ministan Muhalli Mohammed H. Abdullahi ya wakilce shi a taron da zai gudana daga 6 zuwa 18 ga watan Disamban 2022.

Shugaban yana birnin Landan yanzu haka don a duba lafiyarsa bayan ya fita daga Najeriya ranar Litinin.

Ministan zai jagoranci tawagar Najeriya a ɓangarorin taro da kuma karanta jawabin ƙasar. Kazalika, zai halarci taruka game da shirin Najeriya na sauya alƙiblar makamashinta.

Sauran ministoci biyar da za su yi wa ministan rakiya su ne: Ministar Kuɗi Zainab Shamsuna, Ministan Lantarki Abubakar Aliyu, Ministar Agaji da CI Gaba Sadiya Farouq, Ministan Noma Mohammad Mahumud Abubakar, Ministan Ruwa Suleiman Hussein Adamu.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp