fidelitybank

Lafiya: Ban kamu da Korona ba – Lai Mohammed

Date:

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed, ya yi watsi da ikirarin cewa ya kamu da cutar COVID-19.

A cikin rahotannin na baya-bayan nan ya bayyana cewa wasu hadiman shugaban kasa sun kamu da cutar, ciki harda ministan wanda ya bayyana cewa bai killace kansa ba, kuma bai kamu da cutar ba.

Gidan talabijin na Channels ta rawaito cewa, mai magana da yawun sa, Segun Aeyemi, a cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce,”A bisa ga bayanan, ministar bai kamu da COVID-19, domin haka bai kuma kebe kansa ba”.

“Wannan rahoton, wanda wata jarida ta shafin internet ta wallafa fara wallafawa, sannan wasu manyan kafafen yada labarai sun wallafa, ya sake bayyana babban aikin da mu ke fuskanta a yakinmu na kawar da labaran karya da kuma bayanan karya. A cewar Sanarwar.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp