fidelitybank

Lafiya: Ban kamu da Korona ba – Lai Mohammed

Date:

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed, ya yi watsi da ikirarin cewa ya kamu da cutar COVID-19.

A cikin rahotannin na baya-bayan nan ya bayyana cewa wasu hadiman shugaban kasa sun kamu da cutar, ciki harda ministan wanda ya bayyana cewa bai killace kansa ba, kuma bai kamu da cutar ba.

Gidan talabijin na Channels ta rawaito cewa, mai magana da yawun sa, Segun Aeyemi, a cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce,”A bisa ga bayanan, ministar bai kamu da COVID-19, domin haka bai kuma kebe kansa ba”.

“Wannan rahoton, wanda wata jarida ta shafin internet ta wallafa fara wallafawa, sannan wasu manyan kafafen yada labarai sun wallafa, ya sake bayyana babban aikin da mu ke fuskanta a yakinmu na kawar da labaran karya da kuma bayanan karya. A cewar Sanarwar.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar É—aliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a Æ™asa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya Æ´anmatan nan uku...

Ƙudirin faÉ—aÉ—a mamayar Gaza zai Æ™ara jefa FalasÉ—inawa cikin hatsari – MDD

Majalisar ÆŠinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...
X whatsapp