fidelitybank

Labbadia ka taka rawar gani a Super Eagles – Rohr

Date:

Gernot Rohr ya goyi bayan dan kasar sa Bruno Labbadia ya taka rawar gani nan take a Super Eagles.

A ranar Talata ne hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta nada Labbadia a matsayin kocin Super Eagles.

Kocin mai shekaru 58, zai kasance Bajamushe na shida da zai jagoranci zakarun Afirka sau uku.

Rohr, wanda ya jagoranci Super Eagles tsakanin 2016 zuwa 2021 ya bayyana Labbadia a matsayin koci na kwarai.

SCORENigeria ya ruwaito kocin mai shekaru 71 da haifuwa ya ce “Shi koci ne mai kyau, ina fatan hukumar NFF da magoya bayan Najeriya sun yi masa kyakkyawar tarba.”

“Yana da gogewa a gasar Bundesliga, ina fatan ya gaggauta samun hanyarsa a Najeriya, wanda yanayi ne na daban.”

Rohr zai kara da Labbadia lokacin da Jamhuriyar Benin za ta kara da Super Eagles a wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin Afrika na 2025 a birnin Uyo a ranar Asabar 7 ga watan Satumba.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp