fidelitybank

Kwastomomi za su ga canji yayin hada-hada a kasuwa – Shugaban kasuwar waya ta Farm Center

Date:

Sabon zababben shugaban kasuwar wayar hannu ta Farm center a jihar Kano, Hassan Ba Wasa, ya bada tabbacin kawo sauyi a kasuwar tare da tabbatar da walwalar ƴan kasuwar da kwastomominsu.

Shugaban kungiyar kasuwar ya bayyana hakan ne a wata sanarwar da a ka rabawa Manema labarai a Kano.

Ya ce, “Nasarar da na samu daga Allah ce, ba kuma dan na fi Kowa ba, Allah ne ya ba ni, domin haka zan tafi da dukkanin ‘ya’yan kungiyar, domin samar da ci gaba a kasuwar ta Farm center”. In ji Hasssn

Sabon zabbaben shugaban ya ce, zai hada kai da sauran abokan takarar sa wajen ganin an samarwa al’ummar kasuwar kyakykyawan yanayin na kasuwanci, tare da yin aiki da masu ruwa da tsaki a Gwamnati da Kamfanoni, domin ganin kwalliya ta biya kudin sabulu.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp