fidelitybank

Kwastan ta yi babban kamu a Kebbi

Date:

Hukumar kwastan ta ce, ta kama haramtattun kaya iri daban-daban da aka yi satar shiga da su cikin ƙasar nan waɗanda kuɗinsu ya kai naira 91,518,928 a Jihar Kebbi, cikin mako uku.

Babban jami’in hukumar na yanki Kwanturola B Oramalugo, wanda ya sheda wa manema labarai haka kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito, ya ce jami’ansu sun kama lita 8,975 ta man fetur da aka zuba a jarkoki masu cin lita 25 daga hannun masu fasa ƙwauri.

Ya ce sauran kayan da suka kama sun haɗa da buhun shinkafa ‘yar waje 189 da buhun sukari na waje 71 da dilar tufafi gwanzo 42 da buhun takalma shi ma gwanjo 36.

Akwai kuma katan-katan na man shafawa mai sa fata haske guda 74 da batiran samar da lantarki daga hasken rana guda 110 da katan-katan na magani 105 da ƙananan motoci bakwai da kuma tirela da suma na waje ne.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp