fidelitybank

Kwastam ta kama Kwantaina 20 na lalatattun Tumatir a Legas

Date:

Hukumar kwastam a Najeriya ta ce, ta kama duro 1,600 na tumatir ɗin da ya lalace wanda aka sanya cikin wasu kwantenoni guda 20 a jihar Legas.

An kama kwantenonin ne a tashar jiragen ruwan Legas, tare kuma da cafke wani mutum guda da ake zargi da shigo da su.

A cewar shugaban hukumar ta kwastam, Adewale Bashir, ya ce ana zargin kwantenonin mallakin wani kamfani ne mai suna Nikecristy Investment Limited.

Ya ce jami’ansu ne da ke sintiri ne suka samu nasarar kama kwantenonin guda 20, waɗanda daga bisani aka gano cewa suna ɗauke da tumatirin da ya lalace, wnada kuma zai yi wa mutane illa idan suka yi amfani da shi.

Ya ƙara da cewa kwantenonin da aka shigo da su daga ƙasar Sifaniya, za a biya musu kuɗin fito naira miliyan 116.2

“Abin Alla-wadai ne yadda waɗannan mutanen suka shigo da waɗannan kayayyaki da suka lalace zuwa cikin kasuwannin Najeriya,” in ji Adewale.

Ya ce zuwa yanzu kwantenonin na karkashin kulawarsu har sai bayan an kammala bincike.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp