fidelitybank

Kwankwaso ya yi watsi da marawa Petter Obi baya

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya yi watsi da ra’ayin cewa zai yi tunanin janyewa daga takarar shugaban kasa, domin marawa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a ranar Laraba, yayin wata ganawa da manema labarai, a gidan Chatham House, dake birnin Landan.

Da yake amsa tambayar da wani dan kallo ya yi kamanceceniya da shirin yakin neman zaben NNPP da LP, tsohon gwamnan jihar Kano ya bayyana cewa magabatansa sun fi takwaransa na LP.

Kwankwaso ya ci gaba da cewa jam’iyyar NNPP ta samu goyon bayan al’umma sosai kuma za ta yi nasarar samun kuri’u musamman daga yankin Arewacin kasar nan tare da yin kutsawa a hankali a Kudu.

Ya ce, “Muna son kasa daya ce ta gadona; kasar da ake baiwa kowa dama bisa ga abinda ya kunsa maimakon addini ko kabila.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp