fidelitybank

Kwankwaso ya lashe zaben fidda gwani na NNPP

Date:

Wakilai ko daliget na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, daga kananan hukumomi 774 na fadin Najeriya sun tabbatar da tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023.

Jam’iyyar ta tsayar da tsohon gwamnan na Kano ne ba tare da hamayya ba a taron da ta gudanar ranar Laraba a Abuja, babban birnin kasar.

Yanzu ke nan, Kwankwaso zai fafata da Alhaji Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC da sauran ‘yan takarar shugaban kasa a zaben da za a yi a shekara mai zuwa.

Sanata Kwankwaso ya ce idan aka zabe shi a matsayin shugaban Najeriya zai kyautata harkokin ilimi da tsaro da ilimi da kuma share wa talakawa hawayensu.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp