fidelitybank

Kwankwaso ya isa kasar Amurka don ganawa da gwamnatin Amurka

Date:

Gabanin zaben 2023, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabi’u Kwankwaso ya isa kasar Amurka domin tattaunawa da wasu jami’an gwamnati.

Tsohon gwamnan jihar Kano ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Alhamis da daddare.

Da yake raba hotunan zuwansa, dan takarar na NNPP ya rubuta cewa, “Na zo ne don ganawa da wasu manyan jami’an gwamnatin Amurka, a Washington DC”.

Sauran ‘yan takarar shugaban kasa da suka hada da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, da Peter Obi na jam’iyyar Labour sun kasance a Amurka a kwanan baya.

Hakazalika, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu, zai iya zuwa Amurka a mako mai zuwa domin neman goyon bayan zaben watan Fabrairu.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp